Abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya

Wannan shafi ne da ke kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya.

Rahoto kai-tsaye

Nabeela Mukhtar Uba, Usman Minjibir, A'isha Babangida and Abdullahi Bello Diginza

  1. Abin da INEC ta ce kan rikicin cikin gida na jam'iyyun siyasar Najeriya

  2. Abin da ya tunzura ni na yi kalamai masu zafi a lokacin tafsiri – Alƙali Zaria

  3. Yadda masu niyyar zuwa Umrah daga Najeriya ke fargaba saboda yaƙin Iran

  4. Mabiya cocin Angalica da suka yi tawaye kan naɗa mace jagorar cocin na taro a Najeriya

  5. Yadda kisan Ali Khamenei zai shafi ƴan Shi'a a Najeriya

  6. Asalin tashe da dalilin ƙirƙirarsa a lokacin Azumi

  7. Yadda ake takun-saƙa tsakanin El-Rufai da ICPC

  8. Yadda APC da ADC ke sabunta rajistar mambobinsu

  9. Ko ya kamata a riƙa zubar da ruwan da aka tafasa shinkafa?

  10. Me ƙasashen Afirka suka ce kan yaƙin Iran da Amurka da Isra'ila?

  11. 'Mutane fiye da 300,000 aka raba da muhallansu a jihar Neja'

  12. Yadda aka gano ƙasusuwan dabba mai shekara miliyan 100 a Nijar

  13. Béhanzin: Sarkin Afirka da tarihin duniya ba zai manta da shi ba

  14. Dalilan ADC na watsi da sabon jadawalin INEC

  15. 'Yadda kan iyakar Najeriya da Nijar da Benin ta zama cibiyar ƴanbindiga'

  16. Ta yaya sauya ranar zaɓen 2027 zai shafi shirin jam'iyyu da ƴantakara?

  17. Yadda APC da ADC ke cacar baki kan rikicin siyasar Edo

  18. Mene ne hukuncin mai yin ƙorafi saboda azumi?

  19. Ko sola na iya haifar da gobara?

  20. Yadda dajin Kainji ke neman zama maɓoyar ƙungiyoyin ƴanbindiga a Najeriya