Kana amfani da shafin BBC mai bayyana rubutu kawai (babu hoto) domin rage cin data. Idan ana so a ga hotuna da bidiyo sai a koma babban shafinmu.

Koma shafi mai hoto

Samu ƙarin bayani kan shafin tattalin data

Sojojin Sudan sun janye daga yarjejeniyar dakatar da buɗe wuta in ji wasu kafofi

Wannan shafi ne da ke kawo muku abubuwan da ke wakana a Najeriya da makwabtanta da kuma sauran sassan duniya kai tsaye

Rahoto kai-tsaye

Muhammad Annur Muhammad and Nabeela Mukhtar Uba

  1. Bayern Munich na son ta tsawaita kwantaragin Kane,Chelsea na nazari kan Alonso da Silva

  2. Rigunan ƙasashe da za su fi ƙayatarwa a Gasar Kofin Duniya ta 2026

  3. Ƙasashe 10 da suka fi yawan masu fama da yunwa a duniya

  4. Newcastle na son Jackson,watakil Conte ya koma Chelsea

  5. Yadda mutanen wasu garuruwan Sokoto suka watse bayan sace sama da mutum 100

  6. Dadasare: Macen da ta fara aikin jarida da asibiti a arewacin Najeriya

  7. FA Cup: Chelsea ta kai wasan karshe kwana hudu da korar koci, The FA Cup

    Enzo Fernandez ne ya ci ƙwallon da Chelsea ta kai wasan karshe a FA Cup, bayan doke Leeds United 1-0 a Wembley ranar Lahadi.

    Ƙungiyar Stamford Bridge ta samu wannan damar kwana huɗu tsakani da korar kociya, Liam Rosenior, saboda kasa samun nasarorin da ake bukata.

    Chelsea, wadda ke fama da koma baya ta yi wannan namijin kokarin karkashin kociyan riƙon kwarya, Calum McFarlane da zai yi aiki zuwa karshen kakar bana.

    Leeds ta sa ran za ta yi wani abun, ganin wasa na uku da ta fuskanci Chelsea da yin nasara 3-1 cikin watan Disamba a Elland Road da yin 2-2 a karawa ta biyu a Stamford Bridge a Premier League a bana.

    Yanzu dai Chelsea za ta sake komawa Wembley ranar 16 ga watan Mayu, domin buga wasan karshe da Manchester City, wadda ta yi waje da Southampton 2-1 ranar Asabar.

    Karon farko da Chelsea ta kai zagayen karshe a FA Cup tun bayan rashin nasara a hannun Liverpool a 2022.

  8. Ko Cristiano Ronaldo zai iya lashe manyan kofuna biyu a bana?

  9. Arsenal na zawarcin Araujo, Man U na shirin sayar da 'yan wasa 13

  10. Yadda jam'iyyun hamayya sama da goma ke neman yi wa Tinubu taron dangi

  11. Abin da ya kamata ku sani kan babban zaɓen Najeriya na 2027

  12. Rogers zai ci ga da zama Turai, Milan na harin Akanji

  13. Me ya sa wasu suka kitsa yin juyin mulki a Najeriya?

  14. Yadda aka azabtar da ni saboda zargin maita

  15. Yadda aka fara shari'ar sojojin da ake zargi da kitsa kifar da gwamnatin Tinubu

  16. Shugaban Kenya na shan suka saboda ya ce ƴan Najeriya ba su iya Turanci ba

  17. Yadda bukatar sabon bashin Tinubu ke tayar wa da wasu Sanatoci hankali

  18. Me ya sa al-Qa'ida ta ƙi cewa uffan kan yaƙin Iran?

  19. Abin da ya faru lokacin da Sarkin Haɗejia ya gwabza yaƙi da Turawa

  20. Me ya sa ake ci gaba da tsare El-Rufai duk da hukuncin kotu?