Abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya

Wannan shafi ne da ke kawo muku abin da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya.

Rahoto kai-tsaye

Usman Minjibir, Nabeela Mukhtar Uba, A'isha Babangida, Buhari Muhammad Fagge and Ahmad Tijjani Bawage

  1. Dalilan da suka sa tattalin arzkin China ya fuskanci koma-baya a bana

  2. Wace riba Tinubu ke samu daga takarar Muslim-Muslim?

  3. Mene ne takamaiman abin da Amurka ke buƙata daga Iran?

  4. 'Muna ta roƙon gwamnati ta ceto yaranmu amma shiru' - Iyayen ɗaliban Borno

  5. Yadda matakin Ɗangote na sayar da man fetur a dala zai shafe ku

  6. Waɗanne sansanonin sojin Amurka ne Iran ta kai wa hari?

  7. Hanyoyin da doka ta haramta wa ɗan takara bi don samun kuɗin kamfe

  8. Me ya faru da makusantan Buhari shekara ɗaya bayan rasuwarsa?

  9. Dalilan da ya sa muke so hukumomin Najeriya su taimaka mana — Ƴan gudun hijirar Sudan

  10. Hanya uku ta tantance wanda zai lashe takalmin zinare a gasar kofin duniya

  11. Shekara ɗaya bayan rasuwar Buhari: Me ƴan Najeriya ke cewa?

  12. Su wane ne ƴanƙasashen waje 3 da sojojin Najeriya suka zarga da aiki da ISWAP

  13. Wike ko Turaki: Wane tsagi INEC ta karɓi sunayen ƴantakararsa?

  14. Shin ko almajiranci ya taimaka wajen bunƙasar Boko Haram?

  15. Babban kuskuren da ya haifar da Yaƙin Duniya na Farko da rikice-rikice a Gabas ta Tsakiya

  16. Tarihin yadda aka assasa rundunar sojin Najeriya da Hausawa 18 a Legas

  17. Yadda Amurka ke neman tilasta Iran ta yi alƙawarin daina kai hari a mashigar Hormuz

  18. Yaushe za a kubutar da daliban Borno da Kwara? — ADC

  19. Nawa ne albashin sojojin Najeriya idan aka kwatanta da sauran ƙasashen Afrika?

  20. Wace rawa Arewa maso Gabas ke takawa a zaɓen shugaban Najeriya?