Abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya

Wannan shafi ne da ke kawo muku labarai da rahotanni daga sassan duniya

Rahoto kai-tsaye

Nabeela Mukhtar Uba, Haruna Kakangi, Mukhtar Adamu Bawa and Usman Minjibir

  1. Ko ficewar jiga-jigan NDC a Kano za ta karya lagon Kwankwasiyya?

  2. 'Ni da ƴan adawa sai dai mu yi kokawa' - Shugaba Tinubu

  3. Nawa ne kuɗin da Dangote ya yi alƙawarin bayarwa sadaka?

  4. Da gaske ne INEC ba ta nuna son kai a aikinta?

  5. Kun san sabbin runduninin soji da aka ƙirƙiro a Najeriya?

  6. Tinubu ya ce mu koma APC - Gaya

  7. Me ya sa ake yawan samun rikici a mahaƙar ma'adinai a Najeriya?

  8. Shin ƙarancin makamai ne ya sa Amurka ta dakatar da yaƙi da Iran?

  9. Yadda dillalan miyagun ƙwayoyin Mexico suka kafa cibiya a Najeriya

  10. Me ya sa Amurka ke goyon bayan ƙasashen da ke ficewa daga Kotun ICC?

  11. Masu riƙe da muƙamai 5 da aka taɓa yin garkuwa da su a arewacin Najeriya

  12. Yadda ƴanbindiga suka bi gida-gida suna 'kashe mutane' a Kauru

  13. Zarge-zarge 5 da shugaban Nijar ya yi kan Faransa da ƙasashe maƙwafta

  14. Yadda ambaliyar ruwa ta fara ɓarna a arewacin Najeriya

  15. Ko Saudiyya za ta iya mallakar makamin nukiliya bayan yarjejeniya da Amurka?

  16. Me ya sa Iran ta dage kan iko da mashigar Hormuz?

  17. Wane ne asalin wanda ya kafa jam'iyyar ADC?

  18. Yadda jami'a ta kori ɗalibai bisa zargin auren jinsi a Najeriya

  19. Illoli biyar da maganin ƙara ƙarfin maza ke haifarwa

  20. Yadda raƙuma suke mutuwa saboda tsananin zafi a Afirka